
INEC na duba yiwuwar gudanar da zaɓen gwaji na shugaban ƙasa gabanin zaɓen 2027
Sep 5, 2026 - 00:20:07
Radio and PodcastLive Radio & Podcasts
A wannan makon, shirin ya fara ne da matakin Hukumar Zaɓe mai zaman kanta ta Najeriya, INEC, da ta bude shafinta na yanar gizo domin jam'iyyun siyasa su fara loda sunayen 'yan takararsu. Wani muhimmin mataki ne da ke nun...