
Jam'iyyun adawa na cikin rashin tabbas a Najeriya yayin da ake tinkarar zaɓen 2027
Shirin 'Dandalin Siyasa' na wannan makon tare da Micheal Kuduson ya mayar da hankali kan rashin tabbas da jam'iyyun adawa suka shiga a Najer...
Radio and PodcastLive Radio & Podcasts
Shirin Dandalin Siyasa, yana tattaunawa tare da tafka muhawar kan al’amurran siyasa da ke faruwa a kasashen duniya, da batutuwan da suka shafi al’umma kai tsaye, wanda Bashir Ibrahim Idris k...
Listen to Dandalin Siyasa, a News & Politics podcast by France Médias Monde. Stream 32 episodes in Hausa, follow new audio stories, and play episodes online on Radio and Podcast.
Browse this show under News & Politics podcasts.
20 episodes are loaded now from a catalog of 32. More episodes can be opened from this page.
Explore News & Politics podcasts, Niger podcasts and Hausa podcasts.

Shirin 'Dandalin Siyasa' na wannan makon tare da Micheal Kuduson ya mayar da hankali kan rashin tabbas da jam'iyyun adawa suka shiga a Najer...

A wannan makon, dan takarar shugaban ƙasa a Najeriya a ƙarƙashin jam’iyyar ADC, Peter Obi, ya yi ikirarin cewa rayuwarsa na cikin hadari, ya...

A wannan makon, hukumar zaɓe ta Njeriya,INEC, ta bayyana cewa har yanzu ba ta karɓi kuɗaɗen da aka tanadar domin fara shirye-shiryen babban...

A wannan makon, shirin ya fara ne da matakin Hukumar Zaɓe mai zaman kanta ta Najeriya, INEC, da ta bude shafinta na yanar gizo domin jam'iyy...

Yayin da Najeriya ke kara tunkarar zaben 2027, ana cigaba da bayyana muhimman batutuwa da ke shafar yadda dimokaradiyya za ke gudana. Akwai...

Shirin na wannan mako ya duba yadda Najeriya ta yi bikin Ranar Dimokaradiyya ta 12 ga watan Yuni, ranar da ake tunawa da gwagwarmayar tabbat...

Shirin 'Dandalin Siyasa' na wannan makon tare da Michael Kuduson, ya mayar da hankali a kan halin da siyasar jam’iyyun adawa ta shiga bayan...

A wannan mako, zabukan fidda gwani na jam’iyyar APC mai mulkin Najeriya sun haifar da cece-kuce da rikice-rikice a sassa daban-daban na kasa...

Shirin dandalin siyasa ya mai da hankali ne akan yadda harkokin siyasar Najeriya ke ƙara ɗaukar hankali, saboda shirin tunkarar zaɓen shekar...

Shirin Dandalin Siyasa na wannan makon tare da Bashir Ibrahim Idris ya yi nazari kan kiran da Majalisar Tarayyar Najeriya ta yi shugaba Muha...

Shirin dandalin siyasa a wannan makon ya sake yin duba kan dambarwar neman shugabancin Majalisar Najeriyar karo na 9 da sabbin zababbun 'yan...

Har yanzu Jam'iyyar APC ta gaza shawo kan matsalolinta da suka shafi 'yan majalisun da za su jagoranci majalisar Dattijai da ta wakilai, dai...

Bayan wata daya da kawo karshen zaben Shugaban kasa da na wasu yan majalisu a Najeriya,hankulan yan kasar da dama ya koma zuwa zauren Majali...

Shirin Dandalin Siyasa na wannan makon tare da Bashir Ibrahim Idris ya tattauna ne kan dambarwar zabukan Najeriya, in da Jam'iyyar adawa ta...

Shirin Dandalin Siyasa na wannan makon tare da Bashir Ibrahim Idris ya yi nazari ne game da zabukan Gwamnoni na 'yan majalisun jihohin Najer...

Shirin Dandalin Siyasa na wannan makon tare da Bashir Ibrahim Idris ya tattauna ne game da nasarar da shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya...

Shirin Dandalin Siyasa na wannan mako da Bashir Ibrahim Idris ya gabatar, yayi nazari kan halin da siyasar Najeriya ke ciki, yayinda ya rage...

Shirin Dandalin Siyasa na wannan makon, ya leka jihar Kano da ke tarayyar Najeriya, ida yayi nazari kan yadda al'amuran Siyasa ke gudana, ya...

Shirin Dandalin Siyasa na wannan makon tare da Bashir Ibrahim Idris ya tattauna ne kan dambarwar siyasar da ta kunno kai a Najeriya bayan sh...

Shirin Dandalin siyasa na wannan mako ya mayar da hankaline kan dakatar da babban mai shari'ar Najeriya Walter Onnonghen da Shugaban Najeriy...