
Ta yaya Dimokraɗiyya zata sami karsashi a zaɓen Najeriya mai zuwa
Yayin da Najeriya ke kara tunkarar zaben 2027, ana cigaba da bayyana muhimman batutuwa da ke shafar yadda dimokaradiyya za ke gudana. Akwai...
Radio and PodcastLive Radio & Podcasts
Shirin Dandalin Siyasa, yana tattaunawa tare da tafka muhawar kan al’amurran siyasa da ke faruwa a kasashen duniya, da batutuwan da suka shafi al’umma kai tsaye, wanda Bashir Ibrahim Idris k...
Listen to Dandalin Siyasa, a News & Politics podcast by France Médias Monde. Stream 28 episodes in Hausa, follow new audio stories, and play episodes online on Radio and Podcast.
Browse this show under News & Politics podcasts.
20 episodes are loaded now from a catalog of 28. More episodes can be opened from this page.
Explore News & Politics podcasts, Niger podcasts and Hausa podcasts.

Yayin da Najeriya ke kara tunkarar zaben 2027, ana cigaba da bayyana muhimman batutuwa da ke shafar yadda dimokaradiyya za ke gudana. Akwai...

Shirin na wannan mako ya duba yadda Najeriya ta yi bikin Ranar Dimokaradiyya ta 12 ga watan Yuni, ranar da ake tunawa da gwagwarmayar tabbat...

Shirin 'Dandalin Siyasa' na wannan makon tare da Michael Kuduson, ya mayar da hankali a kan halin da siyasar jam’iyyun adawa ta shiga bayan...

A wannan mako, zabukan fidda gwani na jam’iyyar APC mai mulkin Najeriya sun haifar da cece-kuce da rikice-rikice a sassa daban-daban na kasa...

Shirin dandalin siyasa ya mai da hankali ne akan yadda harkokin siyasar Najeriya ke ƙara ɗaukar hankali, saboda shirin tunkarar zaɓen shekar...

Shirin Dandalin Siyasa na wannan makon tare da Bashir Ibrahim Idris ya yi nazari kan kiran da Majalisar Tarayyar Najeriya ta yi shugaba Muha...

Shirin dandalin siyasa a wannan makon ya sake yin duba kan dambarwar neman shugabancin Majalisar Najeriyar karo na 9 da sabbin zababbun 'yan...

Har yanzu Jam'iyyar APC ta gaza shawo kan matsalolinta da suka shafi 'yan majalisun da za su jagoranci majalisar Dattijai da ta wakilai, dai...

Bayan wata daya da kawo karshen zaben Shugaban kasa da na wasu yan majalisu a Najeriya,hankulan yan kasar da dama ya koma zuwa zauren Majali...

Shirin Dandalin Siyasa na wannan makon tare da Bashir Ibrahim Idris ya tattauna ne kan dambarwar zabukan Najeriya, in da Jam'iyyar adawa ta...

Shirin Dandalin Siyasa na wannan makon tare da Bashir Ibrahim Idris ya yi nazari ne game da zabukan Gwamnoni na 'yan majalisun jihohin Najer...

Shirin Dandalin Siyasa na wannan makon tare da Bashir Ibrahim Idris ya tattauna ne game da nasarar da shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya...

Shirin Dandalin Siyasa na wannan mako da Bashir Ibrahim Idris ya gabatar, yayi nazari kan halin da siyasar Najeriya ke ciki, yayinda ya rage...

Shirin Dandalin Siyasa na wannan makon, ya leka jihar Kano da ke tarayyar Najeriya, ida yayi nazari kan yadda al'amuran Siyasa ke gudana, ya...

Shirin Dandalin Siyasa na wannan makon tare da Bashir Ibrahim Idris ya tattauna ne kan dambarwar siyasar da ta kunno kai a Najeriya bayan sh...

Shirin Dandalin siyasa na wannan mako ya mayar da hankaline kan dakatar da babban mai shari'ar Najeriya Walter Onnonghen da Shugaban Najeriy...

Shirin Dandalin Siyasa na wannan makon tare da Bashir Ibrahim Idris ya tattauna ne kan yadda 'yan siyasa ke ci gaba da sauya sheka a Najeriy...

Shugaban Najeriya Muhammdu Buhari da ya kaddamar da yakin neman zabensa a jihar Akwa Ibom, ya bayyana nasarorin da ya samu tun bayan darewar...

A wani taro da Tsohon Shugaban Najeriya Abdusalami Abubakar ya shirya,taron da ya hada yan siyasa da suka hada da Muhammadu Buhari shugaban...

A cikin shirin dandalin Siyasa, Bashir Ibrahim Idris ya mayar da hankali zuwa takaddama da ta kaure a yankin arewa maso gabacin Najeriya. Da...