Radio and PodcastRadio and PodcastLive Radio & Podcasts
Dambarwar Jam'iyyar APC kan shugabancin Majalisun Najeriya artwork
News & Politics

Dambarwar Jam'iyyar APC kan shugabancin Majalisun Najeriya

Dandalin Siyasa by France Médias Monde

Apr 10, 201900:11:11News & Politics

Har yanzu Jam'iyyar APC ta gaza shawo kan matsalolinta da suka shafi 'yan majalisun da za su jagoranci majalisar Dattijai da ta wakilai, dai dai lokacin da ake ci gaba da fuskantar rarrabuwar kai.