
Ta yaya Dimokraɗiyya zata sami karsashi a zaɓen Najeriya mai zuwa
Jun 20, 2026 - 00:20:01
Radio and PodcastLive Radio & PodcastsFetching episode details...
Radio and PodcastLive Radio & Podcasts
Shirin dandalin siyasa ya mai da hankali ne akan yadda harkokin siyasar Najeriya ke ƙara ɗaukar hankali, saboda shirin tunkarar zaɓen shekarar 2027 dake tunkarowa a ƙasar.
Yadda hankula suka karkata ga harkokin siyasa a Najeriya saboda zaɓen 2027 is an episode from Dandalin Siyasa by France Médias Monde. Shirin dandalin siyasa ya mai da hankali ne akan yadda harkokin siyasar Najeriya ke ƙara ɗaukar hankali, s...
This episode belongs to Dandalin Siyasa.
Use the player on this page to stream the episode online.
Published May 9, 2026, 00:20:05 long, audio available.