
Ra'ayoyin masu sauraro kan yadda matsalar tsaro ke kawo tarnaƙi ga manoma
Yayin da damina ta fara kankama a Tarayyar Najeriya, wani abu da ake fargaba shi ne yadda matsalar tsaro ke iya haddasa tarnaki ga aikin gon...
Radio and PodcastLive Radio & Podcasts
Shiri ne na musamman, da kan tattaunawa da bangarori daban-daban na Al’umma da ke sauraren Shirye shiryen RFI Hausa daga kowane kusurwa na fadin duniya, kan muhimman batutuwa, da suka shafi...
Listen to Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare, a News & Politics podcast by France Médias Monde. Stream 38 episodes in Hausa, follow new audio stories, and play episodes online on Radio and Podcast.
Browse this show under News & Politics podcasts.
20 episodes are loaded now from a catalog of 38. More episodes can be opened from this page.
Explore News & Politics podcasts, Niger podcasts and Hausa podcasts.

Yayin da damina ta fara kankama a Tarayyar Najeriya, wani abu da ake fargaba shi ne yadda matsalar tsaro ke iya haddasa tarnaki ga aikin gon...

Tawagar da Majalisar Ɗinkin Duniya ta tura zuwa Najeriya don gudanar da bincike a game da zargin kisa, yin garkuwa da mutane da kuma tilasta...

Yayin da ake shirin gudanar da zaɓuka cikin watan Fabarairun shekaru mai zuwa a Najeriya, wani abu da ke faruwa shi ne taƙaddamar ƴan siyasa...

Nijar da Jamhuriyar Benin sun amince da yin aiki a tare don yaƙi da ta’addanci da ke addabar ƙasashen biyu na Yammacin Afirka, yayin da a ha...

A yau take Sallah Babba! Ranar da ɗaukacin Musulmi a faɗin duniya ke murnar zagayowar Sallar layya. Wannan biki na zuwa ne a daidai lokacin...

Kamar yadda aka saba a kowace ranar alhamis, shirin Rayuwata na bai wa masu sauraro damar bayyana ra'ayoyinsu kan maudu'an da shirin ya tatt...

Bayan share kusan shekara ɗaya ana taƙaddama tsakanin gwamnatin Nijar da kamfanin mai na CNPCN na ƙasar China, ɓangarorin biyu sun cimma yar...

Yanzu haka ƙasashe masu tasowa na ci gaba da ƙoƙarin cike giɓin da aka samu bayan da Donald Trump ya janyewa tallafin da Amurka ke bai wa Hu...

Gwamnatin Nijar ta fitar da wani daftari da ke ƙara adadin jihohi zuwa 19 ta hanyar ƙirƙiro sabbin 11 a maimakon 8 da ake da su a kasar yau...

A taron Afirka da Faransa da aka kammala jiya talata a ƙasar Kenya, Faransa ta sanar da shirin saka jarin Euro bilyan 23 don ƙarfafa kasuwan...

Yau juma'a sashen Hausa na RFI na bai wa masu sauraro damar bayyana ra'ayoyinsu kan batutuwan da ke ci musu tuwo a ƙwarya, kama daga fannin...

Gwamnatin Jamhuriyar Nijar ta bayar da umarnin garƙame masallatai, da zarar an kammala sallolin farilla, tare da tabbatar da cewa an hana ja...

Rahoton shekara-shekara da ƙungiyar kare ƴan jarida ta Reporters Without Borders ta fitar, na nuni da cewa an samu gagarumin koma-baya ta fa...

A kowace ranar Jumma'a filin ra'ayoyin 'Masu Sauraro kan bada damar tsokaci kan bututuwa da ke ci wa mai sauraro tuwo a kwarya. Ku latsa ala...

A Najeriya, yayin da ƙasar ke ci gaba da ɗaura ɗamarar tunkarar zaɓukan gama-gari a shekara mai zuwa, yanzu haka ana ci gaba da mahawara dan...

A ranar Laraba ne aka fara shari’ar wasu mutane da ake zargi da hannu a wani yunƙurin kifar da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu...

Yau juma'a, rana ce da sashen Hausa na RFI ke bai wa masu sauraro damar bayyana ra'ayoyinsu kan batutuwan da ke ci musu tuwo a ƙwarya, kama...

Gwamnatin Najeriya ta sanar da ware sama da Naira tiriliyan uku domin biyan bashin da ke wuyan ƙasar a ɓangaren wutar lantarki. Sanarwa daga...

Majalisun dokokin Kamaru sun amince da dokar da ke bai wa shugaba Paul Biya damar ƙirƙiro muƙamin mataimakin shugaban ƙasa da ke iya maye gu...

An shiga mako na huɗu da barkewar rikicin Yankin Gabas ta Tsakiya, inda ɓangarorin da ke hannu a rikicin ke ci gaba da kai wa juna hare-hare...