
Ra'ayoyin masu sauraro kan batutuwa mabanbanta
Sep 18, 2026 - 00:10:59
Radio and PodcastLive Radio & Podcasts
Mai Alfarma Sarkin Musulmin Najeriya Muhammadu Sa’ad Abubakar na uku, ya ce mutunta addinan juna, daina furta kalaman ƙiyayya ko tsatsauran ra’ayi, abubuwa ne da za su iya taimakawa ta fannin kyautata zamantakewa a tsaka...