
Ra'ayoyin masu sauraro kan batutuwa mabanbanta
Sep 18, 2026 - 00:10:59
Radio and PodcastLive Radio & Podcasts
Majalisar dattijan Najeriya ta bukaci gwamnatin kasar da ta dakatar da shirin yin afuwa ko kuma sauya ɗabi’un tubabbun ƴan ta’adda a wani yunƙuri na dawo da su cikin al’umma, wanda ta ce ba ya taimakawa ƙoƙarin da ƙasar...