Radio and PodcastRadio and PodcastLive Radio & Podcasts
Senegal ta lashe gasar AFCON karo na biyu bayan nasarar da ta samu kan Morocco artwork
Sports & Recreation

Senegal ta lashe gasar AFCON karo na biyu bayan nasarar da ta samu kan Morocco

Wasanni by France Médias Monde

Jan 19, 202600:09:55Sports & Recreation

A jiya Lahadi ne dai aka buga wasan ƙarshe a gasar lashe kofin nahiyar Afrika ta AFCON karo na 35 da ƙasar Morocco ta karɓi baƙunci, inda Senegal ta samu nasara da ci 1 da nema kan Morocco, bayan da ɗan wasanta Pape Alas...

About This Episode

Senegal ta lashe gasar AFCON karo na biyu bayan nasarar da ta samu kan Morocco is an episode from Wasanni by France Médias Monde. A jiya Lahadi ne dai aka buga wasan ƙarshe a gasar lashe kofin nahiyar Afrika ta AFCON karo na 35 da ƙasar Mor...

Podcast

This episode belongs to Wasanni.

Listen Online

Use the player on this page to stream the episode online.

Episode Details

Published Jan 19, 2026, 00:09:55 long, audio available.

Questions About This Episode

What is Senegal ta lashe gasar AFCON karo na biyu bayan nasarar da ta samu kan Morocco about?

A jiya Lahadi ne dai aka buga wasan ƙarshe a gasar lashe kofin nahiyar Afrika ta AFCON karo na 35 da ƙasar Morocco ta karɓi baƙunci, inda Senegal ta samu nasara da ci 1 da nema kan Morocco, bayan da ɗan wasanta Pape Alassene Gueye ya jefa kwallo jim kaɗan bayan ƙarin lokacin. Wasan ƙarshen ya kasance mai cike da cecekuce sakamakon tsaiko minti 20 da aka samu, sanadiyar bugun daga kai sai mai tsaron gida da aka bai wa Morocco, lamarin da ya fusata ƴan wasan Senegal ficewa daga fili, amma daga baya Sadio Mane ya dawo da su aka ci gaba da fafatawa. Ɗan wasan gaba na Senegal Sadio Mane ne ya lashe gwarzon ɗan wasa a wannan gasa, Yassine Bounou na Morocco ya lashe gwarzon mai tsaron raga shima abokin wasansa Brahim Diaz da ya zubar da bugun daga kai sai mai tsaron gida ya lashe kyautar takalmin zinari da kwallaye 5. Ku latsa alamar sauti don sauraron cikakken shirin tare da Khamis Saleh............

Where can I listen to Senegal ta lashe gasar AFCON karo na biyu bayan nasarar da ta samu kan Morocco?

You can listen to Senegal ta lashe gasar AFCON karo na biyu bayan nasarar da ta samu kan Morocco online on Radio and Podcast. Open the player on this page to stream the available audio.

Which podcast is Senegal ta lashe gasar AFCON karo na biyu bayan nasarar da ta samu kan Morocco from?

Senegal ta lashe gasar AFCON karo na biyu bayan nasarar da ta samu kan Morocco is an episode from Wasanni by France Médias Monde.

How long is this episode?

This episode is 00:09:55 long.

When was this episode published?

This episode was published on Jan 19, 2026.

Can I save Senegal ta lashe gasar AFCON karo na biyu bayan nasarar da ta samu kan Morocco for later?

Yes. Use the heart button on the episode page to add it to your favorite episodes list.

Are there related episodes from Wasanni?

Yes. This page shows related episodes from Wasanni when more episodes are available from the podcast feed.