Radio and PodcastRadio and PodcastLive Radio & Podcasts
An yafe wa ɗaliban da ke son shiga kwalejin ilimi rubuta JAMB a Najeriya artwork
News & Politics

An yafe wa ɗaliban da ke son shiga kwalejin ilimi rubuta JAMB a Najeriya

Ilimi Hasken Rayuwa by France Médias Monde

May 12, 202600:09:58News & Politics

A yau muna ɗauke da wani labari mai daɗi ga ɗaliban da ke sha’awar zama malamai da kuma masu son shiga Kwalejin Ilimi a faɗin Najeriya. Gwamnatin ta fitar da wasu sabbin tsare-tsare da nufin sauƙaƙa wa ɗalibai hanyar nem...

About This Episode

An yafe wa ɗaliban da ke son shiga kwalejin ilimi rubuta JAMB a Najeriya is an episode from Ilimi Hasken Rayuwa by France Médias Monde. A yau muna ɗauke da wani labari mai daɗi ga ɗaliban da ke sha’awar zama malamai da kuma masu son shiga K...

Podcast

This episode belongs to Ilimi Hasken Rayuwa.

Listen Online

Use the player on this page to stream the episode online.

Episode Details

Published May 12, 2026, 00:09:58 long, audio available.

Questions About This Episode

What is An yafe wa ɗaliban da ke son shiga kwalejin ilimi rubuta JAMB a Najeriya about?

A yau muna ɗauke da wani labari mai daɗi ga ɗaliban da ke sha’awar zama malamai da kuma masu son shiga Kwalejin Ilimi a faɗin Najeriya. Gwamnatin ta fitar da wasu sabbin tsare-tsare da nufin sauƙaƙa wa ɗalibai hanyar neman ilimi da kuma ƙarfafa musu gwiwa ta fuskar kuɗi. Ministan Ilimi Tunji Alausa, ya sanar da cewa ɗaliban da ke son shiga Kwalejin Ilimi yanzu ba sai sun rubuta jarrabawar UTME ba. Amma dole ne ɗalibi ya kasance yana da aƙalla darussa biyar a sakamakonsa na sakandare. Duk da cewa ɗalibi ba zai rubuta jarrabawa ba, dole ne ya yi rajista da hukumar JAMB don tantance takardunsa domin samun gurbin karatu ta tsarin CAPS. Bayan rage wa ɗalibai wahalar jarrabawa, gwamnatin ta kuma samar da tallafin karatu domin jawo hankalin kwararru zuwa fannin koyarwa. inda ta amince da biyan ɗaliban da ke karatu a kwalejojin ilimi na gwamnati alawus din naira naira 50,000 a kowane zango, waɗanda ke karatun digiri a fannin ilimi a jami’o’in gwamnati za su samu naira naira 75,000 Masana a fannin ilimi dai na ganin cewa, wannan wata babbar dama ce ga iyaye da ɗalibai da ya kamata su yi amfani da ita don sauƙaƙa wa kansu nauyin kuɗi da kuma samun gurbin karatu cikin sauƙi. Shiga alamar sauti, domin sauraron cikakken shrin

Where can I listen to An yafe wa ɗaliban da ke son shiga kwalejin ilimi rubuta JAMB a Najeriya?

You can listen to An yafe wa ɗaliban da ke son shiga kwalejin ilimi rubuta JAMB a Najeriya online on Radio and Podcast. Open the player on this page to stream the available audio.

Which podcast is An yafe wa ɗaliban da ke son shiga kwalejin ilimi rubuta JAMB a Najeriya from?

An yafe wa ɗaliban da ke son shiga kwalejin ilimi rubuta JAMB a Najeriya is an episode from Ilimi Hasken Rayuwa by France Médias Monde.

How long is this episode?

This episode is 00:09:58 long.

When was this episode published?

This episode was published on May 12, 2026.

Can I save An yafe wa ɗaliban da ke son shiga kwalejin ilimi rubuta JAMB a Najeriya for later?

Yes. Use the heart button on the episode page to add it to your favorite episodes list.

Are there related episodes from Ilimi Hasken Rayuwa?

Yes. This page shows related episodes from Ilimi Hasken Rayuwa when more episodes are available from the podcast feed.

Quick Answers About This Episode

Where can I listen to An yafe wa ɗaliban da ke son shiga kwalejin ilimi rubuta JAMB a Najeriya?

You can listen to An yafe wa ɗaliban da ke son shiga kwalejin ilimi rubuta JAMB a Najeriya on this page when the episode audio is available from the podcast feed.

Which podcast is this episode from?

An yafe wa ɗaliban da ke son shiga kwalejin ilimi rubuta JAMB a Najeriya is from Ilimi Hasken Rayuwa by France Médias Monde.

What are the episode details?

Published May 12, 2026 and 00:09:58 long