
Dr Kabiru Adamu kan ƙara yawan makaman da Najeriya ta sayo daga ƙetare
Sep 16, 2026 - 00:03:25
Radio and PodcastLive Radio & Podcasts
A Najeriya an naɗa sabon kwamandan da zai jagoranci yaƙin da ake da ƙungiyoyin ta’addancin na ISWAP da Boko Haram a arewa maso gabashin ƙasar, lamarin da ke nuni da cewa an maye gurbin wanda ke jagorantar wannan runduna...