
Dakta Muhammad Garba kan matsanancin halin yunwa da ake ciki a Najeriya
Wani rahoton masana na hukumomin Majalisar Ɗinkin Duniya da aka fitar a ƙarshen makon jiya, ya sanya Najeriya a cikin jerin ƙasashe 10 da su...
Radio and PodcastLive Radio & PodcastsOpening Radio and Podcast...

Radio and PodcastLive Radio & PodcastsFetching podcast shows and categories...
Radio and PodcastLive Radio & PodcastsFetching podcast episodes...

A kullum mukan gayyaci masana a fannoni daban daban domin tattauna wasu muhimman al'amurra da suka shafi kanun labarai a duniya. wani lokacin kuma wasu manyan jami'an gwamnati da masu fada a...

Wani rahoton masana na hukumomin Majalisar Ɗinkin Duniya da aka fitar a ƙarshen makon jiya, ya sanya Najeriya a cikin jerin ƙasashe 10 da su...

An shiga zaman zullumi a Mali bayan da ƙawancen ƙungiyar Abzinawa ƴan tawaye FLA da kuma kungiyoyin da ke ikirarin jihadi suka ƙaddamar da f...

Kimanin gwamnonin jihohin Najeriya 20 sun amince su gina katafariyar ruga ta zamani a jihohinsu wadda za ta kunshi makarantu da asibitoci da...

Wasu alƙaluma daga Hukumar Kula da Albarkatun Man Fetur na kan tudu da na cikin ruwa (NMDPRA) sun nuna cewa, adadin Iskar Gas ɗin da aka fit...

Najeriya da Morocco sun rattaba hannu kan wata yarjejeniyar shimfiɗa bututun Gas, aikin da zai laƙume kuɗin da yawansu ya kai Dala biliyan 2...

Hukumar Kula da kafafen Yaɗa Labarai a Najeriya NBC, ta gargaɗi masu gabatar da shirye-shirye a gidajen Radio da Talabijin da su guji bayyan...

Najeriya da kuma Turkiyya sun ƙulla yarjejeniyar tsaro a tsakaninsu, wadda a ƙarƙashinta matakin farko Najeriya za ta tura zatan sojoji 200...

A ƙoƙarinta na ganin ta bunƙasa harkokin tattalin arzikinta, gwamnatin jihar Katsina ta ce ƙofofinta a buɗe suke ga masu zuba jari na ƙasash...

Yayin da aka cika shekaru uku da fara yaƙin basasar ƙasar Sudan, Majalisar Dinkin Duniya ta ce akalla mutane miliyan 14 suka bar muhallansu,...

Ɗan takarar ƙawancen jam’iyyun da ke mara wa gwamnati baya a Jamhuriyar Benin ya yi nasarar lashe 94% na ƙuri’un da aka kaɗa a zaɓen shugaba...

A cikin makon nan, gwamnatin Najeriya ta fitar da jerin sunayen mutane 48 da kuma wasu kamfanoni 12, waɗanda take tuhuma da hannu cikin ayyu...

An tashi baram-baram tsakanin Amurka da Iran a tattaunawar da suka faro ranar Asabar a birnin Islamabad bisa shiga tsakanin Pakistan a ƙoƙar...

‘Yan Sa’o’i bayan amincewa da yarjejeniyar tsagaita wutar kwanaki 14, Amurka da Iran sun zargi juna da karya yarjejeniyar, lamarin da ya kai...

Kotun musamman a Najeriya, ta ci gaba da zaman gudanar da ɗimbin shara’o’i na yanke hukunci da kuma sauraron ƙararraki kan waɗanda ake tuhum...

Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya amince da ware Naira Tiriliyan 3 da Biliyan 300 domin biyan kamfanonin rarraba wutar lantarki basukan...

Ana ci gaba da gudanar da bukukuwan Easter a sassan duniya, wadda Kiristoci suka yi imani da cewa a wannan rana ce aka gicceye Yesu Almasihu...

A wannan rana, ta biyu ga watan Afrilun shekarar 2026 da muke, wa’adin shugabancin hamɓararen shugaban ƙasar Jamhuriyar Nijar Muhammad Bazou...

A Jamhuriyar Nijar, ra’ayoyi sun banbanta a kan shawarar da gwamnatin ƙasar ta yanke na kafa ƙungiyoyi waɗanda za ta bai wa horo tare da riƙ...

Kwamitin da Sufeto Janar na Ƴansandan Najeriya Tunji Disu ya kafa domin bada shawarar yadda za’a kirkiro ƴansandan jihohi ya gabatar da shaw...

Yayinda ake cika wata guda curr da fara yaƙi tsakanin haɗin gwiwar Amurka da Isra’ila a gefe guda kuma da Iran, a yau ɓangarorin da ke rikic...

Majalisar Ɗinkin Duniya ta bayyana fataucin bayi da aka share ɗaruruwan shekaru ana yi daga Afirka zuwa Turai da Amurka a matsayin ‘’cin zar...

Farashin hajoji da sauran muhimman abubuwa na ci gaba da hauhawa a kasuwannin duniya sakamakon yadda yaƙin da ake yi a yankin Gabas ta Tsaki...

Yanzu haka yaƙin da ake fama da shi a yanzu Gabas ta Tsakiya ya rutsa da ɗimbin ƴan kasashen waje musamman ɗalibai da ke karatu a ƙasar Iran...