
Masu fafutuka su zargi Morocco da jefa rayuwar ƴan cirani a cikin haɗari
Ƙungiyar kare hakin ɗan Adam ta ƙasar Morocco AMDH ta bukaci a gudanar da bincike mai kansa kan mutuwar akalla mutum 72 cikin ɗimbin bakin h...
Radio and PodcastLive Radio & Podcasts
A kullum mukan gayyaci masana a fannoni daban daban domin tattauna wasu muhimman al'amurra da suka shafi kanun labarai a duniya. wani lokacin kuma wasu manyan jami'an gwamnati da masu fada a...
Listen to Bakonmu a Yau, a News & Politics podcast by France Médias Monde. Stream 86 episodes in Hausa, follow new audio stories, and play episodes online on Radio and Podcast.
Browse this show under News & Politics podcasts.
20 episodes are loaded now from a catalog of 86. More episodes can be opened from this page.
Explore News & Politics podcasts, Niger podcasts and Hausa podcasts.

Ƙungiyar kare hakin ɗan Adam ta ƙasar Morocco AMDH ta bukaci a gudanar da bincike mai kansa kan mutuwar akalla mutum 72 cikin ɗimbin bakin h...

Daukacin kasashe 55 dake cikin hukumar kwallon kafar Turai sun kaɗa kuri'ar kin amincewa da shirin sayar da hannayen jarin FIFA, tare da bar...

Kungiyar agaji ta ICRC ta rage alkaluman mutanen da ƴan uwan su ke nema a yamkin arewa maso gabashin Najeriya, sakamakon tashin hankalin bok...

Chadi ta zama ƙasa ta biyar da ta bi sahun ƙasashen da suka bayyana aniyar ficewa daga ƙarƙashin kotun hukunci kan manyan laifuka ta Duniya...

Yan bindiga a Najeriya sun sace wani babban mai shari'a a jihar Kebbi, kwanaa guda bayan kama shugaban karamar hukuma a jihar Zamfara. Wanna...

A jamhuriyar Nijar jiya lahadi aka cika shekaru 3 da kifar da Mohamed Bazoum daga kujerar shugancin ƙasar bayan ya share shekaru biyu da wat...

Gwamnatin Najeriya ta tabbatar da kama wasu mutane 7 da ake zargin manyan kwamandojin ƴan ta’adda ne na ƙungiyar Boko Haram da ISWAP jim kaɗ...

kYanzu haka akalla ƙasashe duniya 20 suka bayyana dokar haramtawa yaran da ba su kai shekaru 16 amfani da kafofon sada zumunta ba, saboda il...

Wasu sabbin alƙaluma da ƙwararru suka fitar, sun nuna cewa adadin amfanin gonar da ake fitarwa daga Najeriya zuwa ƙasashen ƙetare ya ragu da...

Tawagar ƙasar Spain ta lashe gasar kofin duniya karo na biyu a tarihi, bayan da doke Argentina da ke kare kambun a wasan ƙarshe da suka guda...

Ƙungiyar Greenpeace dake kare muhalli a duniya ta buƙaci dakatar da shirin gina sabuwar matatar man Dangote da za ta laƙume Dala biliyan 17...

Matsalar tsaro ta hare-haren da ‘yan ta’adda kan kai wa makarantu ko ɗalibai a sassan Najeriya, na ci gaba da ci wa al’ummar ƙasar tuwo a ƙw...

Majalisar Wakilan Najeriya ta yi kira ga rundunar sojin saman ƙasar da ta buɗe ɓangaren hanyar Maiduguri zuwa Kano da ta toshe a anguwar Ngo...

Al’ummar yankunan ƙananan hukumomin Faskari da Ɗandume da ke jihar Katsina, na ƙoƙawa kan yadda ƴan ta’adda ke amfani da ranakun kasuwa waje...

Yayin da ake ci gaba da jinjina wa rundunar sojin Najeriya saboda nasarar ceto ɗalibai da malamai 44 da ƴanbindiga suka yi garkuwa da su a j...

Cikin makon nan, kasuwar hada-hadar hannayen jarin Najeriya, ta kafa tarihin zama mafi ƙarfi gami da bunƙasa a faɗin Duniya, bayan zarta mai...

Najeriya na tattaunawa da China wajen ganin ta samu goyon bayan da ya dace a fasahar zamani da kuma makamai domin shawo kan matsalolin tsaro...

A wannan Laraba ake fara taron tuntuɓa tsakanin ƙasashen ƙungiyar AES wato Mali, Nijar da Burkina Faso da kuma ƙasar Rasha a gefe guda a Yam...

A Najeriya, daidai lokacin da ake neman sanin matsayin shugaba Bola Tinubu dangane da zargin kafawa da kuma tafiyar da wata ma’aikatar jabu...

Ƙungiyar Amnesty International a Najeriya ta zargi gwamnatin shugaba Bola Ahmad Tinubu da gaza kare ƴan Najeriya daga matsaloli na ta’addanc...