
Shugaban gwamnonin Tafkin Chadi ya ziyarci N'djamena kan tsaron yankin
Shugaban gwamnonin jihohin dake kewaye da Tafkin Chadi, Gwamnan Jihar Yobe Mai Mala Buni ya ziyarci Ndjamena domin ganawa da jami'an tsaro d...
Radio and PodcastLive Radio & Podcasts
A kullum mukan gayyaci masana a fannoni daban daban domin tattauna wasu muhimman al'amurra da suka shafi kanun labarai a duniya. wani lokacin kuma wasu manyan jami'an gwamnati da masu fada a...
Listen to Bakonmu a Yau, a News & Politics podcast by France Médias Monde. Stream 99 episodes in Hausa, follow new audio stories, and play episodes online on Radio and Podcast.
Browse this show under News & Politics podcasts.
20 episodes are loaded now from a catalog of 99. More episodes can be opened from this page.
Explore News & Politics podcasts, Niger podcasts and Hausa podcasts.

Shugaban gwamnonin jihohin dake kewaye da Tafkin Chadi, Gwamnan Jihar Yobe Mai Mala Buni ya ziyarci Ndjamena domin ganawa da jami'an tsaro d...

A wannan Laraba 19 ga watan Agusta ake ƙaddamar da yaƙin neman zaɓen Najeriya a hukumance, gabanin zaɓen shekara mai zuwa. Ƙwana ɗaya gabani...

Yanzu haka Najeriya da Amurka na ci gaba da tattaunawa da kuma aiwatar da yarjejeniyar tsaron da suka amince da ita a tsakaninsu. Ko a makon...

A Najeriya, Gwamnan mai ci kuma ɗan takarar jam’iyyar Accord Ademola Adeleke ya lashe zaɓen jihar Osun da aka gudanar ranar Asabar da sama d...

A ranar Asabar 15 ga watan Agustan 2026 ake sa ran gudanar da zaɓen gwamnan jihar Osun, wanda tuni ya yi sanadin halaka mutane sama da 30 a...

Hukumar kula da ilimin Firamare a Najeriya ta roƙi gwamnonin ƙasar da su yiwa Alla su je su karɓi naira biliyan 332 waɗanda yanzu haka ke aj...

Yan adawar Najeriya sun fara wani sabon yunkuri na hadin kai a tsakanin su domin fidda dan takara guda da zai fafata da shugaban kasa Bola T...

Ga alama ƴan Najeriya da dama sun fusata da yadda ƙungiyoyin kwallon ƙafa na ƙasa ke cigaba da samun nasara a wasannin da suke a nahiyar Afi...

Fitaccen attajirin Najeriya Aliko Ɗangote yau ya zama fuskar Afrika a harkokin kasuwanci, da zuba hannayen jari, inda shugabannin ƙasashen D...

Masu ruwa da tsaƙi a harkokin tattalin arziki sun yabawa Najeriya dangane da ci gaba da kasuwar hannayen jarin ƙasar da ta zama ta farko a d...

Shirin samar da kudin bai ɗaya na ƙasashen ECOWAS ya sake samun koma baya saboda sanarwar ƙasar Guinea na ficewa. Domin sanin tasirin mataki...

Shirin samar da kuɗin bai ɗaya na ƙasashen ECOWAS ya sake samun koma baya saboda sanarwar da ƙasar Guinea ta bayar da ficewa da shirin. Domi...

Hukumar zaɓen Najeriya ta gabatar da jerin sunayen ƴan takarar zaɓen shekara mai zuwa da takardun shaidar ilimin da suka mallaka. Bisa doka...

Ƙungiyar kare hakin ɗan Adam ta ƙasar Morocco AMDH ta bukaci a gudanar da bincike mai kansa kan mutuwar akalla mutum 72 cikin ɗimbin bakin h...

Daukacin kasashe 55 dake cikin hukumar kwallon kafar Turai sun kaɗa kuri'ar kin amincewa da shirin sayar da hannayen jarin FIFA, tare da bar...

Kungiyar agaji ta ICRC ta rage alkaluman mutanen da ƴan uwan su ke nema a yamkin arewa maso gabashin Najeriya, sakamakon tashin hankalin bok...

Chadi ta zama ƙasa ta biyar da ta bi sahun ƙasashen da suka bayyana aniyar ficewa daga ƙarƙashin kotun hukunci kan manyan laifuka ta Duniya...

Yan bindiga a Najeriya sun sace wani babban mai shari'a a jihar Kebbi, kwanaa guda bayan kama shugaban karamar hukuma a jihar Zamfara. Wanna...

A jamhuriyar Nijar jiya lahadi aka cika shekaru 3 da kifar da Mohamed Bazoum daga kujerar shugancin ƙasar bayan ya share shekaru biyu da wat...

Gwamnatin Najeriya ta tabbatar da kama wasu mutane 7 da ake zargin manyan kwamandojin ƴan ta’adda ne na ƙungiyar Boko Haram da ISWAP jim kaɗ...