
Tasirin da saida hannun jarin matatar man Dangote ke da shi ga al'umma
Sep 9, 2026 - 00:09:56
Radio and PodcastLive Radio & Podcasts
Shirin kasuwa akai miki dole na wannan makon, ya duba ƙalubale da kuma damammaki a ɓangaren noman albasa a arewacin Kamaru. Ku danna alamar saurare domin jin cikakken shirin tare da Ahmad Abba.