
Tasirin da saida hannun jarin matatar man Dangote ke da shi ga al'umma
Sep 9, 2026 - 00:09:56
Radio and PodcastLive Radio & Podcasts
Shirin a wannan mako tare da Ahmed Abba ya yi dubi ne kan matakin da ƙungiyar dillalan man fetur masu zaman kansu a Najeriya ta sanar na dakatar da sayen mai daga matatar Dangote, sakamakon matakin da matatar ta ɗauka na...